DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Natasha Akpoti-Uduaghan ta koma ofishinta a Majalisar Dattawa

-

Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta koma bakin aiki a ranar Talata, 23 ga Satumba, 2025, bayan Majalisar Dattawa ta buɗe ofishinta da aka rufe tun lokacin da aka dakatar da ita.

Ofishin nata da ke Suite 2.05 a ginin majalisar an buɗe shi ne a safiyar Talata, abin da ya bai wa Sanatar damar komawa cikin gaggawa don ci gaba da aikinta.

Google search engine

Tun a baya dai an dakatar da Sanatar na tsawon watanni shida, abin da ya janyo cece kuce a siyasar jihar Kogi da ma a tsakanin ‘yan Nijeriya da dama.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara