DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan sanda sun damke wani dan Najeriya kan zargin damfarar mata sama da 100 a India

-

Jam’ian ‘yansandan India sun damke wani dan Najeriya da ake zargi da damfarar mata sama da 100 a kasar.

Jaridar Hindustan Times ta ruwaito cewa, ana zargin matashin dan shekaru 29 mai suna Stephane da yaudarar matan a matsayin wani babban dan kasuwa da ke zaune a kasar Burtaniya.

Google search engine

Rahotanni sun ce dan Najeriyar kuma na amfani da sunan ‘Dominic’ da ‘Duck Young’ wajen dana wa matan tarko.

An yi zargin cewa ya tatsi manyan kudade daga matan da ya yaudara a kasar ta India kafin fadawa komar hukuma.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya

Gwamnatin China ta umurci manyan matatun man fetur na ƙasar da su dakatar da fitar da dizal da fetur zuwa ƙasashen waje na ɗan lokaci,...

Mafi Shahara