DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Taron sulhunta PENGASSAN da matatar Dangote ya koma ofishin NSA

-

Gidan Talabijin na Channels ya ruwaito cewa taron sulhu tsakanin shugabannin ƙungiyar ma’aikatan PENGASSAN da kuma jagorancin matatar man fetur ta Dangote an mayar da shi zuwa ofishin mai bai wa shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro NSA.

Rikicin ya samo asali ne daga matsalolin kwadago da ba a warware ba tsakanin ɓangarorin biyu.

Google search engine

Ministan kwadago da ayyukan yi, Mohammed Dingyadi, tare da wasu daga cikin shugabannin PENGASSAN da suka isa wurin taron tun farko, sun bar wajen inda suka nufi ofishin NSA inda ake gudanar da tattaunawar.

Yanzu haka dai taron na gudana ne a cikin sirri, kamar yadda rahotanni suka bayyana

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya

Gwamnatin China ta umurci manyan matatun man fetur na ƙasar da su dakatar da fitar da dizal da fetur zuwa ƙasashen waje na ɗan lokaci,...

Mafi Shahara