DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Babu gaskia a kalaman shugaba Tinubu na murnar ‘yanci – Atiku Abubakar

-

Tsohon Mataimakin Shugaban Nijeriya, Atiku Abubakar ya yi tsokaci game da jawabin murnar ‘yancin kai da Shugaba Tinubu ya gabatar, inda ya ce duk kanzon kurege ne.

A safiyar Laraba shugaba Tinubu ya yi jawabi wanda a ciki yake nuna yadda ya sauya akalar ayyuka tare da dasa tubali mai kwari ba na toka ba, tare da bayyana nasarori a bangarorin ilimi, kiwon lafiya, tattalin arziki da tsaro.

Google search engine

Sai dai, Atiku ya yi masa raddi ta hannun mai taimaka masa wajen hulda da jama’a Phrank Shuaibu inda ya ce ba giringirin ba, ta yi mai, matukar mutane na kwana da yunwa, aikin kawai ne.

Haka kuma, ya ce shugaba Tinubu na takama da karuwar makarantu daga shekarar 1960 zuwa yanzu amma kuma a kasa yara ke zama suna rubutu a yashi a makarantu da dama, yayin da albashin malaman ba zai iya ci da su ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara