DCL Hausa Radio
Kaitsaye

DSS ta fara aikin tantance wanda zai maye gurbin shugaban hukumar INEC

-

Tuni aka fara tantance wadanda ake ganin yiwuwar za su maye gurbin shugaban hukumar zabe ta Najeriya (INEC) gabanin Shugaba Tinubu ya tuntubi majalisar kasa.

Jaridar Punch ta ruwaito wata majiya mai karfi na tabbatar mata da cewa, ofishi Sakataren gwamnatin tarayya ya fara shirya katin gayyatar zaman tantancewa yayin da hukumar tsaro ta farin kaya DSS ke cigaba da tantance ‘yan takarar.

Google search engine

Majiyar ta kuma kara da cewa, cikin sunayen da aka mika domin tantancewar akwai yiwuwar samun wadanda aka sani daga cikin su.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya

Gwamnatin China ta umurci manyan matatun man fetur na ƙasar da su dakatar da fitar da dizal da fetur zuwa ƙasashen waje na ɗan lokaci,...

Mafi Shahara