DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kamfanonin samar da hasken wutar lantarki sun nemi daukin gwamnatin Najeriya cikin gaggawa

-

Kamfanonin samar da hasken wutar lantarki a Najeriya sun bukaci gwamnatin ƙasar ta kawo musu dauki cikin gaggawa domin ceto su daga halin durkushewa.

Wannan ya zo a daidai lokacin da kungiyar kamfanonin ta taya shugaba Tinubu da sauran ‘yan Najeriya murnar cika shekaru 65 da samun ‘yancin kai.

Google search engine

Jaridar Punch ta ruwaito cewa cikin sakon da sakatariyar kungiyar Dr. Joy Ogaji ta fitar, kungiyar ta yaba wa matakan da gwamnatin Tinubu ke dauka wajen daidaita al’amuran da suka shafi lantarki, sai dai ta ce akwai sauran aiki a gaba.

Dr. Joy ta ce matsalolin tulin bashi da kuma rashin kyakkyawan tsarin gudanarwa na zama babbar barazana ga ci gaban ayyukansu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara