DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ma’aikatan da matatar Dangote ta dakatar za su koma bakin aikinsu – Gwamnatin Najeriya

-

Gwamnatin Nijeriya ta ce kamfanin Dangote zai mayar da ma’aikatan da matatarsa ta dakatar biyo bayan samun sabani tsakanin ta da kungiyar PENGASSAN.

Ministan kwadago, Dr Mohammed Maigari Dingyadi ne ya tabbatar da hakan a wata sanarwa da aka fitar a ranar Laraba a Abuja, inda ya ce za a biya ma’aikatan hakkokinsu ba tare da rage musu ko kwabo ba.

Google search engine

Haka kuma ya kara da cewa, bangarorin biyu sun cimma matsaya yayin da kungiyar PENGASSAN ta fara shirye-shiryen janye yajin aikin da ta tsunduma.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya

Gwamnatin China ta umurci manyan matatun man fetur na ƙasar da su dakatar da fitar da dizal da fetur zuwa ƙasashen waje na ɗan lokaci,...

Mafi Shahara