DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Matakin cire tallafin man fetur wajibi ne duk da tsaurinsa – Shugaba Tinubu

-

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya bayyana cire tallafin man fetur da cewa ba abu ne mai sauki ba, amma mataki ne da ya zama wajibi domin ceto tattalin arzikin kasar ta yadda kowa zai amfana.

Shugaba Tinubu ya fadi haka ne a jawabin da ya yi wa ‘yan kasa a ranar Laraba domin murnar cikar Nijeriya shekaru 65 da samun ‘yancin kai.

Google search engine

Haka kuma, ya bayyana yadda ya gaji tattalin arzikin da ya kusan rushewa wanda hakan ya tilasta daukar matakai masu tsauri.

Tinubu ya kara da cewa, an yi amfani da kudaden da aka yi rara sakamakon cire tallafin man fetur a bangarorin ilimi, tsaro, lafiya da noma domin inganta rayuwar ‘yan Nijeriya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya

Gwamnatin China ta umurci manyan matatun man fetur na ƙasar da su dakatar da fitar da dizal da fetur zuwa ƙasashen waje na ɗan lokaci,...

Mafi Shahara