DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaban Nijeriya, Bola Tinubu ya ce ba zai bari Nijeriya ta tarwatse yana ji yana gani ba

-

Tinubu ya fadi haka ne a ranar Laraba lokacin bikin bude cibiyar al’adu da kirkire-kirkiren fasaha ta Wole Soyinka da aka gyara a Lagos.

Da yake bayani a wajen bikin, shugaba Tinubu ya kara jaddada cewa, wahalhalun da aka sha na matsin tattalin arziki ya wuce.

Google search engine

Jaridar Daily Trust ta ruwaito Tinubu ya kuma roki yan ‘yan Nijeriya da su yarda da kansu tare da fadin alheri a kan Nijeriya ba akasin hakan ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara