DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Zan iya ajiye takara in mara wa matashi baya a 2027 – Atiku Abubakar

-

Tsohon mataimakin shugaban Nijeriya, Atiku Abubakar, ya bayyana cewa idan bukata ta taso, zai iya hakura da burinsa na neman shugabancin kasa a zaben 2027, domin bai wa wani matashi dama.

Atiku, wanda ke cikin manyan jagororin jam’iyyar ADC, ya bayyana hakan ne a tattaunawarsa da kafar yada labarai ta BBC Hausa ranar Laraba.

Google search engine

Ya ce idan wani matashi ya kayar da shi a zaben fidda gwani, zai mika wuya ya kuma goya masa baya da karfinsa da shawarwari.

Ya bayyana cewa babban burinsa a yanzu shi ne ƙarfafa haɗin kan jam’iyyar ADC, wacce a cewarsa ke ba da fifiko ga matasa da mata domin sanyasu a gaba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara