DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan dabar siyasa ne suka kai min hari a hanyar daurin aure – Abubakar Malami

-

Tsohon ministan shari’a na Najeriya Abubakar Malami ya zargi ‘yan dabar siyasa da kai wa tawagarsa hari a lokacin da ya je Argungu daurin aure a ranar Juma’a.

A cikin wata sanarwa da Mohammed Bello Doka ya fitar, ta ce Malami ya je Sabon Garin Kanta Argungu ne domin halartar daurin aure ne aka kai masa farmakin.

Google search engine

Sanarwar ta kuma ce lamarin ya faru ne jim kadan bayan kammala daurin auren, inda shi da tawagarsa suka tsaya wani masallaci domin su yi sallah, kwatsam sai ga wasu gungun matasa daga sassa daban-daban rike da muggan makamai suna furta kalaman da ke iya tayar da tunzuri.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin Nijar ta kaddamar da sabon ofishin kamfanin shinkafar gida

Ministan kasuwancin jamhuriyar Nijar, Malam Abdoulaye Seydou ya jagoranci kaddamar da sabon ofishin kamfanin shinkafar gida a babban birnin Yamai a ranar Litinin 13 ga...

Gwamnatin Nijeriya za ta dauki mataki kan barnar kudaden shiga a bangaren hakar ma’adanai

Ministan ma’adanai, Dele Alake, ya bayyana cewa gwamnatin Nijeriya na shirin kafa sabuwar hukuma da za ta rika sa ido kan fitar da ma’adanai kafin...

Mafi Shahara