DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan dabar siyasa ne suka kai min hari a hanyar daurin aure – Abubakar Malami

-

Tsohon ministan shari’a na Najeriya Abubakar Malami ya zargi ‘yan dabar siyasa da kai wa tawagarsa hari a lokacin da ya je Argungu daurin aure a ranar Juma’a.

A cikin wata sanarwa da Mohammed Bello Doka ya fitar, ta ce Malami ya je Sabon Garin Kanta Argungu ne domin halartar daurin aure ne aka kai masa farmakin.

Google search engine

Sanarwar ta kuma ce lamarin ya faru ne jim kadan bayan kammala daurin auren, inda shi da tawagarsa suka tsaya wani masallaci domin su yi sallah, kwatsam sai ga wasu gungun matasa daga sassa daban-daban rike da muggan makamai suna furta kalaman da ke iya tayar da tunzuri.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Wike ya yi ma Tinubu alkawarin rike masa PDP don kar su ba shi matsala a zaben 2027 – Seyi Makinde

Gwamnan Jihar Oyo, Seyi Makinde, ya ce saɓanin da ke tsakaninsa da Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya samo asali ne daga furucin Wike na cewa...

Kotu ta amince da a bayar da belin Abubakar Malami 

Babbar Kotu a Birnin Tarayya Abuja ta amince da belin tsohon ministan shari'ar Nijeriya Abubakar Malami, SAN, wanda ke fuskantar  zarge-zargen cin hanci daga hukumar...

Mafi Shahara