DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Akwai bukatar kawo karshen karancin malaman makaranta cikin gaggawa – Remi Tinubu

-

Uwargidan shugaban Najeriya Sanata Oluremi Tinubu ta ce akwai bukatar a kawo karshen karancin malaman makaranta da ake fama da shi a fadin kasar cikin gaggawa.

Remi Tinubu ta bayyana haka ne ta cikin wata sanarwa da aka raba wa manema labarai albarkacin ranar malamai ta duniya.

Google search engine

Jaridar Punch ta ruwaito Remi na bayyana malaman makaranta a matsayin jaruman da ke dora yara a kan turbar makoma ingantacciya.

Majalisar dinkin duniya ta ware duk ranar 5 ga watan Oktoba a matsayin ranar malamai, domin tunawa da irin gagarumar gudummawar da suke bayarwa wajen ci-gaban al’umma.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara