DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Majiyoyi sun ce Goodluck na duba yiwuwar shiga jam’iyyar ADC

-

Wasu majiyoyi sun tabbatar wa da jaridar Punch cewa tsohon shugaban Najeriya Goodluck Jonathan, na duba yiwuwar shiga jam’iyyar hadaka ta ADC.

Majiyoyin daga ADC sun ce tabbas Goodluck na duba yiwuwar hakan, sai dai ba su da hurumin yin magana, dalili kenan da ya sanya suka bukaci a sakaye sunayensu.

Google search engine

Wannan ya zo a daidai lokacin da jam’iyyar ta ADC ke ci gaba da shirye-shiryen tunkarar zaben 2027 da karfinta, a wani yunkuri na kawo karshen mulkin APC a siyasance.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin Nijar ta kaddamar da sabon ofishin kamfanin shinkafar gida

Ministan kasuwancin jamhuriyar Nijar, Malam Abdoulaye Seydou ya jagoranci kaddamar da sabon ofishin kamfanin shinkafar gida a babban birnin Yamai a ranar Litinin 13 ga...

Gwamnatin Nijeriya za ta dauki mataki kan barnar kudaden shiga a bangaren hakar ma’adanai

Ministan ma’adanai, Dele Alake, ya bayyana cewa gwamnatin Nijeriya na shirin kafa sabuwar hukuma da za ta rika sa ido kan fitar da ma’adanai kafin...

Mafi Shahara