DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ina shawartar Jonathan da kar ya tsaya takarar shugabancin Najeriya a 2027 – Oshiomole

-

Tsohon gwamnan jihar Edo kuma dan majalisar dattawa Sanata Adams Oshiomole ya shawarci tsohon shugaban Najeriya Goodluck Jonathan da ya kare kimarsa ta hanyar kin bin kiraye-kirayen ya tsaya takara a zaben 2027.

Yayin hira da gidan talabijin na Channels cikin shirin siyasa, Oshiomole ya ce makiyin Jonathan ne kawai zai ingiza shi ya tsaya takarar shugabancin kasar.

Google search engine

Ya kara da cewa ko da ya tsaya ba zai yi nasara ba, saboda yana da tabbacin cewa jam’iyyar APC za ta kayar da shi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara