DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ina shawartar Jonathan da kar ya tsaya takarar shugabancin Najeriya a 2027 – Oshiomole

-

Tsohon gwamnan jihar Edo kuma dan majalisar dattawa Sanata Adams Oshiomole ya shawarci tsohon shugaban Najeriya Goodluck Jonathan da ya kare kimarsa ta hanyar kin bin kiraye-kirayen ya tsaya takara a zaben 2027.

Yayin hira da gidan talabijin na Channels cikin shirin siyasa, Oshiomole ya ce makiyin Jonathan ne kawai zai ingiza shi ya tsaya takarar shugabancin kasar.

Google search engine

Ya kara da cewa ko da ya tsaya ba zai yi nasara ba, saboda yana da tabbacin cewa jam’iyyar APC za ta kayar da shi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin Nijar ta kaddamar da sabon ofishin kamfanin shinkafar gida

Ministan kasuwancin jamhuriyar Nijar, Malam Abdoulaye Seydou ya jagoranci kaddamar da sabon ofishin kamfanin shinkafar gida a babban birnin Yamai a ranar Litinin 13 ga...

Gwamnatin Nijeriya za ta dauki mataki kan barnar kudaden shiga a bangaren hakar ma’adanai

Ministan ma’adanai, Dele Alake, ya bayyana cewa gwamnatin Nijeriya na shirin kafa sabuwar hukuma da za ta rika sa ido kan fitar da ma’adanai kafin...

Mafi Shahara