DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kungiyar gwamnoni da ta dattawan Arewacin Nijeriya za su kafa majalisar ci-gaban yankin

-

Kungiyar dattawa da ta gwamnonin Arewacin Najeriya sun amince da kafa majalisar ci-gaban yankin, wadda za ta taimaka wajen bunkasa tattalin arzikinsa.

Matakin ya biyo bayan rattaba hannu kan yarjejeniyar ci-gaban tattalin arzikin Arewacin Nijeriya a karshen taron zuba hannun jari na masana’antu a yankin da aka kammala a birnin Abuja ranar Litinin.

Google search engine

A cikin sanarwar da aka fitar bayan taron, shugaban taron, Farfesa Ango Abdullahi ya ce, majalisar za ta yi aiki ne karkashin kulawar kungiyoyin biyu domin tabbatar da tsarawa da kuma aiwatar da yadda ci-gaban yankin zai kasance, kamar yadda jaridar Punch ta ruwaito.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara