DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Za mu kara shiga yajin aiki muddin aka sake dakatar da ma’aikatanmu – PENGASSAN

-

Kungiyar manyan ma’aikatan mai da iskar gas PENGASSAN, ta kalubalanci fadar shugaban Nijeriya bisa kalaman mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima kan rikicinsu da matatar man Dangote.

PENGASSAN ta shaida wa jaridar Punch a ranar Litinin cewa, za ta cigaba da daukar matakin shiga yajin aiki matukar aka sake korar mambobinta.

Google search engine

Martanin ya biyo bayan da wasu al’umma a jihar Kaduna da suka gudanar da zanga-zanga inda suke zargin PENGASSAN da yi wa matatar Dangote zagon-kasa.

A ranar Litinin ne mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya gargadi kungiyar PENGASSAN da cewa, Nijeriya tana gaba da kowa kuma Dangote na daga cikin kashin bayan ci-gaban tattalin arzikin Nijeriya.

Sai dai, a martanin da shugaban kungiyar, Festus Osifo ya yi wa Shettima ya ce Nijeriya tana gaba da Dangote da kuma fadar shugaban kasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara