DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Jami’ar kimiyya da fasaha ta Aliko Dangote da ke Wudil a Kano, ta kori dalibai 34 bayan an same su da laifin satar jarabawa

-

Jami’ar kimiyya da fasaha ta Aliko Dangote da ke Wudil a Kano, ta kori dalibai 34 bayan an same su da laifin satar amsa a jarabawa, ta kuma dakatar da wasu mutum 13 na zangon karatu guda.

Hakan na kunshe a cikin wata sanarwa da Wannan na kunshe ne cikin wata sanarwa da Daraktan yada labarai na jami’ar, Malam Abdullahi Datti, ya fitar ranar Juma’a.

Google search engine

Jaridar Punch ta rawaito cewa sanarwar ta ce hukuncin ya biyo bayan amincewar jami’ar kan rahoton kwamitin da ke binciken karya dokar jarabawa da ya gabatar.

Datti ya ce kwamitin ya bayar da shawarwari daban-daban ga ɗaliban da aka samu da laifukan, ciki har da gargadi ga wasu da ba a kora ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Manufofin tattalin arzikin Tinubu sun taimaka wajen samun dumbin arziki a Nijeriya – Hope Uzodimma

Gwamnan jihar Imo, Hope Uzodimma, ya ce manufofin tattalin arziƙin da shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bijiro dasu sun taimaka wajen farfaɗo da tattalin arziƙin...

Dantawaye ya zama sabon kwamishinan ‘yan sandan Abuja

Rundunar ‘yan sanda ta babban birnin tarayya Abuja, ta sanar da fara aikin Dantawaye Miller a matsayin kwamishina na 34 da zai jagoranci rundunar a...

Mafi Shahara