DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Goyon bayan Atiku ga Obi zai kawo karshen mulkin Tinubu a 2027 – Jam’iyyar Labour

-

Jam’iyyar Labour party ta bayyana cewa ta hanyar hada kai ne kawai za a iya kawo karshen mulkin shugaban Nijeriya Bola Tinubu a 2027.

Tsagin jam’iyyar mai biyayya ga Peter Obi da Alex Otti, ya ce muddin tsohon mataimakin shugaban Nijeriya Atiku Abubakar zai ajiye burinsa na zama shugaban kasa ya kuma mara wa Peter Obi baya, cikin ruwan sanyi zai kayar da Tinubu a 2027, kamar yadda jaridar Punch ta ruwaito.

Google search engine

A cewar mai rikon kwaryar sakataren jam’iyyar na Nijeriya Prince Tony Akeni, wannan dama ce ga Atiku Abubakar na ceto kasar daga radadin rashin shugabanci na gari da take fama da shi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kotun Birtaniya ta tura dan Nijeriya gidan yari sakamakon yi wa ma’aikaciyar jinya sojan gona

Wata kotun majistire da ke birnin Chester a Birtaniya ta yanke wa wani dan Nijeriya hukuncin zaman gidan yari na tsawon makonni 16, bayan samun...

Manufofin Tinubu ne ke jan hankalin ‘yan siyasa zuwa APC – Gwamnan Nassarawa

Gwamnan jihar Nassarawa Abdullahi Sule ya ce guguwar sauyin sheka tsakanin 'yan siyasa da ake samu a baya bayan nan musamman ga masu shiga APC,...

Mafi Shahara