DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Tinubu ya rantsar da Amupitan a matsayin sabon shugaban hukumar zaben Nijeriya INEC

-

Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya rantsar da Farfesa Joash Amupitan, SAN, a matsayin sabon shugaban Hukumar Zaɓen Nijeriya, INEC.

An gudanar da rantsuwar ne da misalin ƙarfe 1 da minti 50 na rana a dakin taro na fadar shugaban ƙasa da ke Abuja, inda Farfesa Amupitan ya ɗauki rantsuwar aiki a gaban shugaban ƙasa.

Google search engine

Tinubu ya bukace shi da ya kare mutuncin zaɓen Nijeriya da tsarin gudanar da shi, tare da ƙarfafa ingantaccen tsarin gudanarwa a hukumar INEC domin tabbatar da gaskiya da adalci a zaɓe mai zuwa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Hukumar Tarayyar Turai ta yi Allah-wadai da haramta biza da Amurka ta yi wa wasu Turawa

Tarayyar Turai, tare da ƙasashen Faransa da Jamus, sun yi kakkausar suka ga matakin Amurka na haramta biza ga wasu ’yan Turai da ke yaki...

Shugaba Tinubu ya yi kira ga hadin kai da hakuri a tsakanin addinai a cikin sakon taya murnar bikin Kirsimeti

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya yi kira ga ’yan Nijeriya da su rungumi haɗin kai, juriya da zaman lafiya tsakanin mabiya addinai, yana mai cewa...

Mafi Shahara