DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sule Lamido zai tsaya takarar kujerar shugabancin PDP na kasa

-

Jigo a jam’iyyar PDP a Nijerita Alhaji Sule Lamido ya bayyana kudirinsa na sayen tikitin neman zama sabon Shugaban jam’iyyar PDP na kasa

A wani takaitaccen rubutu da ya wallafa a shafinsa na Facebook ya ce kudurinsa na ganin an dawo da martabar dimokuraɗiyya da kuma farfaɗo da jam’iyyar zuwa darajar da take da ita a da, ba zai taɓa yankewa ba.

Google search engine

Tsohon gwamnan na Jigawa na cikin sahun farko na wadanda aka kafa jam’iyyar ta PDP da su a Nijeriya.

Kuma na gaba-gaba a takarar neman zama sabon shugaban jam’iyyar ta PDP daga Arewa maso Yamma.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

PDP ta dage tantance ‘yan takara na babban taronta na kasa

Dagewar ta zo ne ’yan sa’o’i bayan tsohon gwamnan Jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, ya ayyana shirinsa na takarar shugabancin jam’iyyar, duk da cewa wasu...

Ina matukar tausayin mazaje masu mata daya, in ji Sanata Ned Nwoko

Ina matukar tausayin mazaje masu mata daya, akwai nutsuwa tattare da auren mace fiye da daya, in ji wani Sanata daga kudancin Nijeriya Sanata Ned Nwoko...

Mafi Shahara