DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Daukacin ‘yan majalisar wakilan jihar Enugu sun koma APC

-

Shugaban majalisar wakilan Nijeriya Tajudeen Abbas, ne ya sanar da hakan a zaman majalisar da aka yi a Alhamis dinnan, inda ya karanta wasikun sauyin shekar da ‘yan majalisar suka aika masa,wanda Gwamnan Enugu, Barista Peter Mbah, ya halarci zaman.

‘Yan majalisar da suka sauya sheƙa sun ce sun bar jam’iyyunsu ne saboda rikice-rikicen cikin gida da ke addabar jam’iyyun adawa.

Google search engine

Bayan zaɓen 2023, jam’iyyar Labour ce ta lashe kujeru bakwai cikin takwas na jihar Enugu, yayin da PDP ta samu kujera ɗaya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara