DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Tinubu ya taya Soludo murnar sake lashe zabe

-

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya taya Gwamna Chukwuma Soludo murna bisa sake lashe zaben gwamnan jihar Anambra, yana mai cewa nasarar da ya samu ta tabbatar da irin jagoranci na gari da yake gudanarwa.

A cikin wata sanarwa da fadar shugaban kasar ta fita, Tinubu ya ce nasarar Soludo a zaɓen da aka gudanar ranar Asabar ta sanya shi zama gwamna na uku a tarihin siyasar jihar da ya yi nasara a wa’adi na biyu.

Google search engine

Tinubu ya kuma yaba wa al’ummar jihar,jami’an tsaro da hukumar zaɓe INEC bisa yadda aka gudanar da zaɓen cikin lumana da kwanciyar hankali.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Muna biyan ‘yan bindiga Naira miliyan 7 don zama a gidajenmu ko noma gonakinmu

Wasu al’ummomi a karamar hukumar Shiroro ta jihar Neja sun bayyana cewa suna biyan haraji ga ‘yan bindiga domin su samu damar zama a garuruwansu...

Abin takaici ne a ce tawagar Super Eagles na bin bashi – Peter Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban Nijeriya na jam’iyyar Labour Party a zaɓen 2023 Peter Obi, ya bayyana takaici kan rahotannin da ke nuna cewa tawagar wasan...

Mafi Shahara