DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Tinubu ya taya Soludo murnar sake lashe zabe

-

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya taya Gwamna Chukwuma Soludo murna bisa sake lashe zaben gwamnan jihar Anambra, yana mai cewa nasarar da ya samu ta tabbatar da irin jagoranci na gari da yake gudanarwa.

A cikin wata sanarwa da fadar shugaban kasar ta fita, Tinubu ya ce nasarar Soludo a zaɓen da aka gudanar ranar Asabar ta sanya shi zama gwamna na uku a tarihin siyasar jihar da ya yi nasara a wa’adi na biyu.

Google search engine

Tinubu ya kuma yaba wa al’ummar jihar,jami’an tsaro da hukumar zaɓe INEC bisa yadda aka gudanar da zaɓen cikin lumana da kwanciyar hankali.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara