DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Jam’iyyar PDP ta kori su Wike daga cikinta

-

Jam’iyyar PDP mai hamayya a Nijeriya ta bayyana korar ministan birnin Abuja Nyesom Wike da wasu ‘ya’yanta daga cikinta.

Tsohon mataimakin shugaban jam’iyyar na yankin kudancin Nijeriya Cif Olabode George ne ya gabatar da kudurin korar yayin babban taron jam’iyyar da ke gudana a birnin Ibadan na jihar Oyo.

Google search engine

Baya ga ministan Abuja Nyesom Wike, jam’iyyar ta kori tsohon sakatarenta Samuel Anyawu da tsohon gwamnan Ekiti Ayodele Fayose kamar yadda Daily Trust ta ruwaito.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

‘Yan bindiga sun halaka jigo a jam’iyyar APCn jihar Zamfara

Wasu da ake zargin ’yan bindiga ne sun halaka wani jigo a jam’iyyar APC a jihar Zamfara, Alhaji Umar Moriki da safiyar ranar Asabar. Gidan talabijin...

Wa’adina na biyu zai zama mai tsauri ga masu tu’ammali da miyagun kwayoyi – Buba Marwa

Shugaban hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta Nijeriya NDLEA, Janar Buba Marwa (rtd), ya bayyana cewa wa’adinsa na biyu zai zama mafi...

Mafi Shahara