DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Wa’adina na biyu zai zama mai tsauri ga masu tu’ammali da miyagun kwayoyi – Buba Marwa

-

Shugaban hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta Nijeriya NDLEA, Janar Buba Marwa (rtd), ya bayyana cewa wa’adinsa na biyu zai zama mafi tsauri ga duk masu hada-hadar kwayoyi a fadin ƙasar.

A wata sanarwa da daraktan yada labarai na hukumar, Femi Babafemi, ya fitar a Abuja ranar Asabar, Marwa ya yi wannan gargadi ne yayin da ya koma ofis bayan sake nada shi da Shugaba Bola Tinubu a ranar 14 ga Nuwamban 2025.

Google search engine

Marwa, yayin da yake jawabi ga daruruwan ma’aikata da suka taru domin taya shi murna, ya ce sabon wa’adin na shi zai zama mai matukar kunci ga dilolin miyagun kwayoyi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

‘Yan bindiga sun halaka jigo a jam’iyyar APCn jihar Zamfara

Wasu da ake zargin ’yan bindiga ne sun halaka wani jigo a jam’iyyar APC a jihar Zamfara, Alhaji Umar Moriki da safiyar ranar Asabar. Gidan talabijin...

Jam’iyyar PDP ta kori su Wike daga cikinta

Jam'iyyar PDP mai hamayya a Nijeriya ta bayyana korar ministan birnin Abuja Nyesom Wike da wasu 'ya'yanta daga cikinta. Tsohon mataimakin shugaban jam'iyyar na yankin kudancin...

Mafi Shahara