DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Atiku zai yi rijistar jam’iyyar ADC a Litinin din nan – Daily Trust

-

Tsohon dan takarar shugabancin Nijeriya Atiku Abubakar zai yi rajista a jam’iyyar ADC a Litinan din nan tare da magoya bayansa.

Wata majiya ta tabbatar wa jaridar Daily Trust cewa an kammala dukkan shirye-shirye domin yin rajistar ta sa a unguwarsa ta Jada Ward 1, jihar Adamawa, sa’annan zai gana da shugabannin jam’iyyar a Yola.

Google search engine

A baya dai an samu tantama kan Atiku da Peter Obi wajen shiga ADC, duk da hadakar ‘yan adawa da suke jagoranta a jam’iyyar, wacce suke fatar neman tsayawa takarar shugabancin Nijeriya a shekarar 2027.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara