DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Atiku zai yi rijistar jam’iyyar ADC a Litinin din nan – Daily Trust

-

Tsohon dan takarar shugabancin Nijeriya Atiku Abubakar zai yi rajista a jam’iyyar ADC a Litinan din nan tare da magoya bayansa.

Wata majiya ta tabbatar wa jaridar Daily Trust cewa an kammala dukkan shirye-shirye domin yin rajistar ta sa a unguwarsa ta Jada Ward 1, jihar Adamawa, sa’annan zai gana da shugabannin jam’iyyar a Yola.

Google search engine

A baya dai an samu tantama kan Atiku da Peter Obi wajen shiga ADC, duk da hadakar ‘yan adawa da suke jagoranta a jam’iyyar, wacce suke fatar neman tsayawa takarar shugabancin Nijeriya a shekarar 2027.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Makarantun Sakandire na je-ka-ka dawo za su ci gaba da karatu – Gwamnatin Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta bai wa makarantun firamare da sakandare na je-ka-ka-dawo damar ci gaba da karatu A wata sanarwa da ma’aikatar ilimi ta jihar ta...

Gwamnatin jihar Bauchi ta rufe dukkanin makarantun da ke fadin jihar

Gwamnatin jihar Bauchi ta sanar da rufe dukkan makarantu firamare, sakandare da manyan makarantu ciki har da na masu zaman kansu sakamakon matsalar tsaro. Rufe makarantun...

Mafi Shahara