DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Lokaci ya yi da za a kafa ‘yan sandan jihohi – gwamnonin Kudu Maso Yammacin Nijeriya

-

Gwamnonin yankin Kudu Maso Yamma sun sake jaddada bukatar kafa ‘yan sandan jihohi, suna cewa karuwar matsalolin tsaro a fadin Nijeriya ta kai matakin da ba za a yi gum ba.

Gwamnonin sun bayyyana haka ne bayan taron gaggawa da suka gudanar a Ibadan, jihar Oyo.

Google search engine

A cikin wata sanarwa da suka fitar, Gwammnonin karkashin jagorancin gwamnan Legasa Babajide Sanwo-Olu, dukkanninsu sun amince da matsayar da aka cimma.

A cewar sanarwar, gwamnonin sun bukaci Gwamnatin tarayya ta gaggauta shiga cikin batun tsare-tsaren dazuzzuka, wadanda suka ce sun zama maboyar miyagu, yayin da suka tabbatar da bukatar kafa ‘yan sandan jihohi abinda suka ce sune za su daukin nauyinsu, saboda za su taimaka wajen dakile matsalar tsaro da ake fama da ita.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara