DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Masu garkuwa da mutane sun nemi kudin fansa miliyan 10 kafin su sakesu

-

Wadanda sukai garkuwa da mata 13 da aka sace a jihar Borno sun nemi kudin fansa Naira miliyan 10 domin sakin su.

Jaridar Daily Trust, ta ruwaito cewa ‘yan ta’adda ne suka sace matan manoman a ranar Asabar.

Google search engine

Wani ɗan uwa ga ɗaya daga cikin wadanda aka sace ya bayyana cewa masu garkuwar sun kira ta ne bayan sun saki wata matashiya da ke shayarwa, ya ce an sake ta sannan aka kwace wayarta, aka ba ta sabon layin waya domin ta saka a gida sannan kuka kira suka bayyana bukatarsu.

Ya bayyana cewa al’ummar yankin ba su da karfin biyan wannan kudin, domin yawancinsu manoma ne kuma suna fama da rayuwa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara