DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Tinubu ya jaddada aniyar gwamnatin tarayya wajen inganta horo da walwar jami’an tsaro

-

Shugaba Bola Tinubu ya tabbatar da goyon bayan gwamnati ga ‘yan sanda ta hanyar ingantaccen horo, kayan aiki, da jin dadin ma’aikata, tare da magance tushen rashin tsaro ta ci-gaban tattalin arziki, a yayin bikin kammala horon sabbin ‘yan sanda 1,001 a makarantar horon ‘yan sanda da ke a Wudil, Kano.

Sakataren gwamnatin tarayya, Sanata George Akume, ya ce sabbin jami’an suna da alhakin girmama hakkin bil’adama, gudanar da aiki cikin gaskiya, da kare doka yayin da suke shiga aiki a fagen tsaron cikin gida.

Google search engine

Kwamandan POLAC, AIG Patrick Atayero, ya bayyana cewa ‘yan sandan da aka yaye din sun sami cikakken horo na ilimi da aikin aiki, kuma cibiya na ci-gaba da fadada shirye-shirye da inganta gine-gine domin daidaita aikin ‘yan sanda da matakan kasa da kasa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar wakilan Nijeriya za ta yi zaman gaggawa kan jadawalin zaben 2027

Majalisar Wakilan Nijeriya za ta koma zama ranar Talata, 17 ga Fabrairu, domin tattauna batutuwan zabe da suka taso bayan sanar da jadawalin zaben 2027...

Kotu ta sahale a binciko takardun karatun Ministan cikin gida na Nijeriya Olubunmi Tunji-Ojo

Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta amince da bukatar binciken ingancin takardar shaidar sakandare ta Ministan Harkokin Cikin Gida, Olubunmi Tunji-Ojo. Mai shari’a Binta Nyako...

Mafi Shahara