DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An bukaci gwamnatin Nijeriya ta soke dokar shari’a a jihohin Arewa 12

-

An bukaci majalisar dokokin Amurka ta matsa wa gwamnatin Nijeriya lamba wajen cire dokar shari’a a jihohin Arewa 12 daga kundin tsarin mulki, tare da rusa hukumomin Hisbah.

 

Google search engine

Yayin wani taron hadin gwiwa na majalisar wakilan Amurka, mai bayar da shawara a majalisar huldar kasashe, Dr. Ebenezer Obadare, ya zargi cewa kungiyoyi masu haddasa tashin hankali na amfani da tsarin shari’a da hukumomin Hisbah wajen yada akidar tsatsauran ra’ayi, tilasta wa mutane sauya addini, tare da gudanar da ayyukansu ba tare da fuskantar hukunci ba.

 

Dr. Obadare ya kuma bayar da shawarar yin aiki tare da sojojin Nijeriya don kawo karshen ayyukan ta’addanci a fadin kasar, kamar yadda Channels TV ya wallafa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Ƴan kwangila sun girke akwatin gawa a ofishin ma’aikatar kuɗin Nijeriya

‘Yan kwangila sun girke akwatin gawa a kofar shiga ofishin ma’aikatar kudin Nijeriya da ke Abuja.   ‘Yan kwangilar, karkashin inuwar kungiyarsu ta 'yan asalin Nijeriya sun...

Gwamnatin Tinubu ba ta tattaunawa da ‘yan bindiga – Daniel Bwala

Hadimin shugaban Nijeriya Bola Tinubu, Daniel Bwala, ya jaddada cewa gwamnatin tarayya ba ta taɓa yin tattaunawa da ’yan ta’adda ko biyan su kuɗin fansa...

Mafi Shahara