DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Majalisar dokoki ta nemi a fallasa masu daukar nauyin ta’addanci a Nijeriya

-

Majalisar dokokin Nijeriya ta bukaci gwamnatin ƙasar ta bayyana sunayen mutanen da ke daukar nauyin ta’addanci tare da gurfanar da su a gaban kotu.

 

Google search engine

Wannan kira daga majalisar dattawa da ta wakilai, ya zo a daidai lokacin da gwamnati ta bayyana cewa ta fara daukar matakai don magance ta’azzarar matsalar a sassa daban daban na kasar, kamar yadda jaridar Punch ta ruwaito.

 

A hannu guda, majalisar dattawa ta kuma bukaci a rika zartarwa da masu garkuwa da mutane hukuncin kisa, da kuma duk wanda ke daukar nauyinsu, ko yake taimaka musu da bayanai, yayin da ‘yan majalisar ke tattaunawa kan gyaran dokar hana ta’addanci ta shekarar 2022.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Daga 2026 ₦500,000 kawai ɗan Nijeriya zai iya cira a banki cikin sati ɗaya – CBN

Babban Bankin Nijeriya (CBN) ya sake fasalin dokokin cire kuɗi daga bankuna kan sabon tsarin da zai fara aiki daga watan Janairun 2026. Babban bankin ya...

Ƴan kwangila sun girke akwatin gawa a ofishin ma’aikatar kuɗin Nijeriya

‘Yan kwangila sun girke akwatin gawa a kofar shiga ofishin ma’aikatar kudin Nijeriya da ke Abuja.   ‘Yan kwangilar, karkashin inuwar kungiyarsu ta 'yan asalin Nijeriya sun...

Mafi Shahara