DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Za mu biya bashin ‘yan kwangila nan da 20 ga Disamba – Gwamnatin Nijeriya

-

Gwamnatin Nijeriya ta sha alwashin kammala biyan bashin da ‘yan kwangila ke bin ta, daga yanzu zuwa ranar 20 ga watan Disamban 2025.

 

Google search engine

Wannan dai na a matsayin wani yunkuri na daidaita lamura, biyo bayan zanga-zangar da ‘yan kwangilar suka fara gudanarwa kan halin da suke ciki.

 

Jaridar Punch ta ruwaito cewa ministan ayyuka na Nijeriya David Umahi ne ya bayar da tabbacin a jihar Nassarawa, inda ya ce shugaba Tinubu ya amince da kafa wani kwamiti da zai bibiya tare da tabbatar da cewa an biya su hakkokinsu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara