DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Nijeriya za ta rika ba wa kasashe bashin kudi nan da 2026 – Oluremi Tinubu

-

Uwargidan shugaban Nijeriya Sanata Oluremi Tinubu ta ce nan da shekarar 2026 Nijeriya za ta rika ba wa wasu kasashen bashin kudade.

 

Google search engine

Oluremi ta bayyana haka ne a Ile-Ife da ke jihar Oyo, yayin bikin karbar sarauta ta Yeye Asiwaju Gbogbo Ile Oodua.

 

Jaridar Punch ta ruwaito Remi na cewa akwai kyakkyawan fata a gaba, tana mai jinjinawa gwamnatin Bola Tinubu, bisa ga yadda ta ce ta cimma nasarori masu tarin yawa cikin kankanin lokaci.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An kaddamar da kafar yaɗa labarai ta Hausa don mata zalla a Nijeriya

An kaddamar da Mata Media, kafar yaɗa labarai ta farko a Nijeriya da aka ware musamman domin mata, wacce ke aikin shirya labarai na abubuwan...

Ku daina nada baragurbin ‘yan siyasa a shugabacin Jami’o’i – Jega ga Tinubu

Tsohon shugaban hukumar zaben Nijeriya INEC, Farfesa Attahiru Jega, ya yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta daina nada ’yan siyasa marasa kwarewa da mutanen...

Mafi Shahara