DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ana mayar da ofisoshin gwamnati saniyar tatsa a Nijeriya – Sunusi Lamido

-

Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi, ya soki yadda shugabancin siyasa a Najeriya, ke rikidewa daga hanyar ci gaba zuwa mallakar dukjya ta hanyar yaki halal yaki haram.

Sanusi ya bayyana haka ne yayin bikin cika shekaru 15 na Enough is Enough (EiE) Nigeria a Lagos, inda ya ce rashin cigaba yana faruwa ne saboda shugabanni na fifita kansu da masoyansu fiye da bukatun al’umma.

Google search engine

Tsohon gwamnan Bankin Najeriya (CBN) ya yi kira ga matasa su kalubalanci tsarin da ke kawo rikici na kabilanci, addini, da son kai, su hada kai wajen gina Najeriya mai manufa.

Jaridar Daily Trust ta ambato shi ya na jaddada cewa kasar mallakar kowa ce, ba gwamnati ba, kuma kowa na da hakkin bayar da gudummawarsa wajen ci gaban ta wajen ginuwarta.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu batun kisan kare dangi kan wani addini a Nijeriya – Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya sake jaddada cewa babu wani kisan kare dangi da ake yi a kan mabiya wani addini a kasar, walau...

ECOWAS ta amince John Mahama ya mata takarar shugabancin AU a 2027

Majalisar Ministocin ECOWAS ta amince da Shugaban Ghana, John Mahama, a matsayin ɗan takarar kungiyar da zai nemi kujerar Shugaban Kungiyar Tarayyar Afrika (AU) a...

Mafi Shahara