DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Babu batun kisan kare dangi kan wani addini a Nijeriya – Tinubu

-

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya sake jaddada cewa babu wani kisan kare dangi da ake yi a kan mabiya wani addini a kasar, walau Musulmi ko mabiya addinin Kirista.

 

Google search engine

Tinubu ta bakin babban lauyan gwamnati kuma ministan shari’a Lateef Fagbemi SAN, ya bayyana haka ne a Abuja, a wajen taron kungiyar Nasrul-Lahi-l-Fatih karo na 8, kamar yadda jaridar Punch ta ruwaito.

 

A cewar sa, hare-haren da ake samu sun samo asali ne daga tarihi, matsalolin tattalin arziki da kuma wanzuwar ayyukan ta’addanci, yana mai cewa basu da alaka da wani addini.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan majalisar wakilan Nijeriya ya sauys sheka daga PDP zuwa ADC

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tambuwal/Kebbe a jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP, inda ya koma ADC. A cikin wasiƙar...

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Mafi Shahara