DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sabbin dokokin haraji za su kawo sauƙi ga talaka mai karamin karfi – Tinubu

-

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya kwantar wa ’yan Najeriya hankali kan sabbin dokokin haraji da za a fara aiwatarwa a 2026, yana mai cewa za su amfanar da talakawa, masu ƙaramin albashi da ƙananan ’yan kasuwa.

Tinubu ya ce dokokin ba za su shafi abinci, magunguna, ilimi, noma da sufuri daga ba, tare da rage nauyin haraji ga ’yan kasuwa, yana ƙara da cewa sauye-sauyen tattalin arziki da gwamnatinsa ta ɗauka sun fara haifar da sakamako mai kyau.

Google search engine

Jaridar Punch ta ruwaito saƙon shugaban ƙasar ya fito ne ta hannun Shugaban Hukumar Haraji ta Tarayya (FIRS), Zaccheus Adedeji, inda Tinubu ya ce sauye-sauyen tattalin arziki da gwamnatinsa ta ɗauka sun zama wajibi domin farfaɗo da tattalin arzikin ƙasa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara