DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sabbin dokokin haraji za su kawo sauƙi ga talaka mai karamin karfi – Tinubu

-

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya kwantar wa ’yan Najeriya hankali kan sabbin dokokin haraji da za a fara aiwatarwa a 2026, yana mai cewa za su amfanar da talakawa, masu ƙaramin albashi da ƙananan ’yan kasuwa.

Tinubu ya ce dokokin ba za su shafi abinci, magunguna, ilimi, noma da sufuri daga ba, tare da rage nauyin haraji ga ’yan kasuwa, yana ƙara da cewa sauye-sauyen tattalin arziki da gwamnatinsa ta ɗauka sun fara haifar da sakamako mai kyau.

Google search engine

Jaridar Punch ta ruwaito saƙon shugaban ƙasar ya fito ne ta hannun Shugaban Hukumar Haraji ta Tarayya (FIRS), Zaccheus Adedeji, inda Tinubu ya ce sauye-sauyen tattalin arziki da gwamnatinsa ta ɗauka sun zama wajibi domin farfaɗo da tattalin arzikin ƙasa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Eng Faruk Ahmad ya yi murabus daga mukaminsa na shugaban hukumar NMDPRA

Shugaba Tinubu ya bukaci majalisa ta sahale masa nada sabbin shugabannin hukumomin kula da man fetur bayan da Injiniya Farouk Ahmed, ya yi murabus a...

FIFA ta sanya $60 a matsayin kudin tikitin kallon kofin duniya na 2026

Hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA ta ƙaddamar da sabon rukuni na tikiti a dalar Amurka 60 ga kowane ɗayan wasannin 104 na Gasar Kofin...

Mafi Shahara