DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Kano ta haramta biyan haraji da tsabar kudi daga 1 ga watan Janairu

-

Gwamnatin Jihar Kano ta sanar da cewa daga 1 ga Janairu, 2026, ba za a amince da biyan haraji da tsabar kuɗi ko takardar banki ba domin toshe ɓarnar kuɗaɗen shiga.

Babban Daraktan Hukumar Tara Haraji ta Jihar Kano (KIRS), Muhammad Abba Aliyu, ya ce amfani da fasaha ya sa kuɗaɗen shigar wasu hukumomi suka tashi daga N50m zuwa N500m, abin da ya sa aka yanke wannan shawara.

Google search engine

Wani masani kan haraji, Farfesa Kabiru Isa Dandago ya ce haraji na da nufin samar da kuɗaɗen raya ababen more rayuwa, rage tazara tsakanin masu wadata da talakawa, da daidaita tattalin arziki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

‘Yan sandan Nijeriya sun kama wani da ya tsere daga gidan gyaran hali da wasu masu manyan laifuka a wani samame mabambanta a fadin...

Rundunar ’yan sandan Nijeriya ta ce rundunarta ta musamman (STS) ta kama wani fursuna da ya tsere daga gidan gyaran hali da kuma wasu mutane...

Shugaba Tinubu ya umurci karin jami’an tsaro a jihar Borno biyo bayan harin da aka kai a masallaci – Kashim Shettima

Mataimakin Shugaban Nijeriya, Kashim Shettima, ya ce Gwamnatin Tarayya ta tura ƙarin rundunonin tsaro na musamman zuwa Maiduguri, Jihar Borno, domin kamo waɗanda suka kai...

Mafi Shahara