DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Akwai gibi mai tarin yawa da muka gano cikin sabbin dokokin harajin Tinubu a Nijeriya – Kamfanin haraji na KPMG

-

Kamfanin haraji na KPMG, ya bayyana cewa ya gano manyan kura-kurai, a cikin sabbin dokokin haraji na Nijeriya, duk da burin da gwamnati ke da shi na inganta tattara kuɗaɗen shiga da sauƙaƙa tsarin haraji.

Rahoton KPMG ya fito ne bayan shugaba Tinubu ya rattaba hannu kan dokokin a ranar 26 ga Yuni, 2025, inda suka fara aiki daga 1 ga Janairu, 2026.

Google search engine

A wata sanarwa da KPMG ta fitar ta ce duk da cewa dokokin na da damar ƙara kuɗaɗen shiga ga gwamnati idan aka aiwatar da su yadda ya kamata, akwai buƙatar gyara cikin gaggawa domin cimma manufar gyaran harajin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Wike ya nemi hadin kan ‘yan siyasa a Rivers da su dunkule wuri guda su mara wa Tinubu baya a 2027

Ministan Abuja Nyesom Wike, ya yi kira ga shugabannin siyasa da al’ummomi a jihar Rivers da su ƙara haɗin kai da fahimtar juna domin tabbatar...

Shugaba Trump na Amurka ya amince cewa ba Kiristoci ne kadai ake halakawa a Nijeriya ba

Shugaban Amurka, Donald Trump, a karon farko ya amince cewa ba iya Kiristoci ne matsalar tsaro ta shafa ba, Musulmi ma na daga cikin wadanda...

Mafi Shahara