DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Trump na Amurka ya amince cewa ba Kiristoci ne kadai ake halakawa a Nijeriya ba

-

Shugaban Amurka, Donald Trump, a karon farko ya amince cewa ba iya Kiristoci ne matsalar tsaro ta shafa ba, Musulmi ma na daga cikin wadanda suke rasa rayukansu a Nijeriya, duk da cewa ya dade yana nuna cewa Kiristoci ne kawai ake kai wa hari a ƙasar.

Trump ya fadi hakan ne a wata hira da jaridar New York Times, inda ya ce ba addini guda daya ne kawai ke fuskantar matsalar tsaro ba, sai dai duk da haka ya dage cewa Kiristoci ne suka fi shan wahala.

Google search engine

Sai dai ya ce hare-haren da aka kai kan wasu wuraren ‘yan ta’adda a ranar Kirsimeti, Amurka na iya sake kai hare-hare idan ana ci gaba da kashe Kiristoci.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara