DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Wasu lauyoyi biyu daga Tanzania sun yi kara a gaban kotu suna kalubalantar zaɓen 2025 da aka gudanar a kasar

-

Wasu lauyoyi biyu a Tanzania, Tito Magoti da Bob Wangwe, sun kai ƙasar Tanzania gaban Kotun Gabashin Afirka kan zaɓen da aka gudanar a ranar 29 ga Oktoba, 2025, suna zargin cewa zaɓen bai cika ka’idojin dimokuraɗiyya da dokoki ba.

A ƙarar da suka shigar, lauyoyin sun gurfanar yi karar Antoni Janar na Tanzania da kuma Sakataren Janar na kungiyar kasashen Gabashin Afirka (EAC), inda suka ce zaɓen ya saɓa wa tanade-tanaden yarjejeniyar kungiyar, musamman waɗanda suka shafi dimokuraɗiyya.

Google search engine

Lauyoyin sun jaddada cewa yadda aka gudanar da zaɓen ya tauye waɗannan ka’idoji, lamarin da a cewarsu ya sanya sakamakon ya zama abin tambaya a idon doka da ƙa’idar dimokuraɗiyya a yankin Gabashin Afirka.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara