DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Wike ya nemi hadin kan ‘yan siyasa a Rivers da su dunkule wuri guda su mara wa Tinubu baya a 2027

-

Ministan Abuja Nyesom Wike, ya yi kira ga shugabannin siyasa da al’ummomi a jihar Rivers da su ƙara haɗin kai da fahimtar juna domin tabbatar da samun cin ribar dimokuraɗiyya.

Wike ya bayyana hakan ne a ranar Juma’a, yayin ziyara a karamar hukumar Andoni, wadda ta zama wuri na 20 inda yake ziyartarsu domin gode wa al’ummar kan goyon bayan da suka bai wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu, a zaɓen 2023 tare da neman karin goyon baya a gabanin zaɓen 2027.

Google search engine

Tsohon Gwamnan Rivers ya ce manyan jam’iyyun siyasa a jihar sun haɗu ƙarƙashin inuwa guda inda ya bukaci shugabannin al’umma su ci gaba da aiki tare domin Tinubu ya dawo a karo na 2 a zabe mai zuwa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara