DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An kai wa ‘yar Majalisar wakilan Amurka musulma Ilhan Omar hari

-

An kai hari ga ‘yar Majalisar Wakilan Amurka, Ilhan Omar, inda wani mutum ya nemi caka mata allura yayin taron jin tattaunawa da jama’a da ta gudanar a birnin Minneapolis, jihar Minnesota.

Rahotanni sun nuna cewa lamarin ya faru ne a lokacin da Ilhan Omar, wadda ke wakiltar jihar Minnesota a Majalisar Wakilan Amurka, ke tattaunawa da jama’a.

Google search engine

Jami’an tsaro sun tabbatar da cewa an kama wanda ake zargi nan take a wajen taron.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf zai yi nadamar barin mu – Kwankwaso

Jagoran Kwankwasiyya Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce yana da tabbacin cewa Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf, tare da wadanda ke tare da shi, za...

An ja da-ga tsakanin Wike da ma’aikatan Abuja kan umarnin kotu na dakatar da yajin aiki

Ma’aikatan Abuja sun jaddada cewa za su ci gaba da yajin aiki, duk da umarnin kotu da kuma barazanar takunkumi daga Ministan Abuja Nyesom Wike. Jaridar...

Mafi Shahara