DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Nijar da Nijeriya sun rattaba hannu kan yarjejeniyar tsaro da farfado da kasuwanci a iyakar kasashen

-

Daraktan Janar na Hukumar Kwastam na Nijar, Colonel Mohamed Siddo Yacouba, ya kai ziyarar aiki a Abuja inda ya tattauna da takwaransa na Hukumar Kwastam ta Nijeriya.

Bayan wani zama tsakanin wakilan ƙasashen biyu, an rattaba hannu kan yarjejeniyoyi don ƙarfafa tsaro a iyakar kasashen don sauƙaƙe da farfado da harkokin kasuwanci a manyan hanyoyin shiga da fita tsakanin kasashen.

Wannan mataki na nuna fara sasantawa tsakanin mahukuntan Abuja da Niamey bayan watanni na rikicin diflomasiyya tsakanin kasashen makwabta.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu Wakili, Mataimakin Babban Edita kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki ne a DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan majalisar wakilan Nijeriya ya sauys sheka daga PDP zuwa ADC

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tambuwal/Kebbe a jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP, inda ya koma ADC. A cikin wasiƙar...

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Mafi Shahara