DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Atiku ya bukaci karin dauki ga ‘yan kasuwar da iftila’in Singa ya shafa

-

Madugun adawa a Nijeriiya Atiku Abubakar ya mika sakon jajantawa ga ’yan kasuwa da iyalan da suka yi asarar dukiya a kasuwar Singer da ke birnin Kano, inda ya bayyana alhininsa kan asarar da aka yi.

Haka kuma, ya yaba da kokarin da gwamnatin Kano ke yi na daukar matakan gaggawa domin tallafawa wadanda suka yi asara, yana cewa hakan na kara samar da fata a cikin halin kunci.

Google search engine

Sai dai ya bukaci a fadada kokarin domin samar da cikakken tallafi, farfado da sana’o’in da abin ya shafa, tare da daukar tsauraran matakan kariya domin kauce wa sake faruwar irin wannan iftila’i a kasuwanni.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

El-Rufai ya nemi Ribadu ya yi karin haske kan ‘gubar’ thallium sulphate mai matukar hatsari

Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bukaci Mai Bai wa Shugaban Kasa Shawara Kan harkokin tsaro Malam Nuhu Ribadu, da ya fayyace rahotannin...

Hadin kan siyasa na karuwa a Kano – Gwaman Kano

Gwamnan Kano State, Abba Kabir Yusuf, ya ce ana samun ci gaba a hadin kan siyasa a jihar, yana mai fatan rikicin masarautar Kano zai...

Mafi Shahara