DCL Hausa Radio
Kaitsaye

DSS za su gurfanar da Elrufa’i gaban kuliya a ranar 25 ga Fabrairu

-

Hukumar tsaron farin kaya ta Nijeriya , SSS ta ce za ta gurfanar da tsohon gwamnan Kaduna State, Nasir El-Rufai, a gaban kotu ranar 25 ga Fabrairu, bisa zargin aikata laifukan intanet.

Kamfanin dillancin labarai na Nijeri NAN, ya rawaito mai shari’a Joyce Abdulmalik ce ta saka ranar shari’ar bayan babban alkalin kotun tarayya, mai shari’a John Tsoho, ya mika mata shari’ar.

Google search engine

DSS ta shigar da tuhume tuhume uku kan El-Rufai bisa zargin yin kutse a kiran wayar mai ba shugaba Tinubu shawara kan harkar tsaro Nuhu Ribadu.

A wata hira da El-rufa’i ya yi a gidan talabijin na Arise a kwanakin baya, ya ce shi da wasu suna sauraron kiran wayar Nuhu Ribadu abinda wasu ke ganin hakan na barazana ga tsaron kasa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaba Tinubu ya yi kira da a zauna lafiya gabanin zaɓen Abuja, Kano da Rivers

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yi kira ga masu kaɗa ƙuri’a, jami’an tsaro da jami’an Hukumar zaɓe Mai zaman kanta (INEC) da su gudanar...

Gwamnatin Nijeriya za ta kafa kwalejin koyon likitanci ta sojoji don magance karancin likitoci

Gwamnatin Nijeriya ta sanar da shirin kafa kwalejin koyon likitanci ta soji "Armed Forces College of Medicine and Health Sciences" a matsayin wani mataki na...

Mafi Shahara