DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An tilasta wa IGP Kayode Egbetokun yin murabus daga mukaminsa – Premium times

-

Rahotanni na nuni da cewa an tilasta wa Sufeto Janar na ‘yan Sandan Nijeriya, Kayode Egbetokun, yin murabus daga muƙaminsa bisa umarnin Shugaba Bola Ahmed Tinubu, kamar yadda majiyoyi daga fadar shugaban ƙasar suka tabbatar.

Jaridar Premium times ta rawaito cewa majiyar ta ce an bukaci Egbetokun ya ajiye muƙaminsa ne a wani taro da aka yi da shugaban ƙasa a fadarsa a ranar Litinin.

Google search engine

An kuma bayyana cewa ana shirin nada mataimakin Sufeto Janar na ‘yan Sanda AIG, Tunji Disu, domin maye gurbinsa, amma har zuwa lokacin kammala wannan rahoto ba a fitar da sanarwar nadin nasa a hukumance ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara