Majalisar Dokokin Jihar Kano ta karyata rahotannin da ke yawo na cewa ana shirin tsige Mataimakin Gwamnan jihar, Alhaji Aminu Abdulsalam Gwarzo, tana mai...
Rundunar sojin Najeriya ta amince cewa wasu jami’anta sun kitsa yunkurin kifar da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
A watan Oktoban shekarar da ta gabata...
Tsohon Gwamnan Kano kuma jagoran darikar Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yaba wa magoya bayansa bisa haƙuri, juriya da biyayya da suka nuna...