DCL Hausa Radio
Kaitsaye
HomeUncategorized

Uncategorized

An sallami gwarzon dan wasan damben ‘Boxing’ Anthony Joshua daga asibiti bayan samun sauki

An sallami gwarzon dan wasan damben 'Boxing' Anthony Joshua daga asibiti bayan an tabbatar da cewa ya samu sauki kuma zai ci gaba da...

Mai neman yi wa kansa kofar rago ne kawai zai yi takara da Tinubu a 2027 – Kashim Shettima

Mataimakin shugaban Nijeriya, Kashim Shettima, ya bayyana cewa mai neman yi wa kansa kofar ragone kawai zai tsaya takarar shugaban kasa da shugaba Bola...

DCL Hausa na Neman Ma’aikata a Kano (Full-Time)

  DCL Hausa na gayyatar Ć™wararru masu jajircewa domin cike guraben aiki na cikakken lokaci (full-time) a ofishinta da ke Kano. Ana neman mutane masu...

Babu al’ummar da za ta ci-gaba ba tare da bin doka da adalci ba – Gwamnan Kano

Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya jaddada cewa babu ci-gaba a kowace al’umma idan ba a gina mulki kan doka, adalci da gaskiya ba. Gwamnan...

Ya kamata Tinubu ya sake duba yuwuwar janye ‘yan sanda daga tsaron manyan mutane – Idris Wase

Tsohon mataimakin kakakin majalisar wakilan Nijeriya Hon. Idris Wase, ya roƙi shugaba Tinubu da ya sake duba umarnin da ya bayar na janye ’yan...

Malaman makarantun boko a Nijeriya na barazanar tsunduma yajin aiki saboda yawan satar dalibai

Kungiyar malaman makaranta ta Nijeriya NUT ta yi gargaɗin yiwuwar tsunduma yajin aiki a fadin ƙasar, bayan hare-haren makarantun Kebbi da Niger da suka...

Kotu ta yi hukunci ga mutumin da aka samu da laifin satar tiyar wake a jihar Adamawa

Wata kotu a karamar hukumar Shelleng ta jihar Adamawa ta yanke wa wani matashi mai shekaru 31, Iliya Abdullahi hukuncin daurin shekara É—aya a...

Majalisar dokokin jihar Kebbi ta dakatar da shugaban karamar hukumar Fakai

Majalisar dokokin jihar Kebbi ta dakatar da shugaban karamar hukumar Fakai a jihar Kebbi da DCL Hausa ta yi rahoton zargin da ake yi...

Most Popular

spot_img