DCL Hausa Radio
Kaitsaye
HomeUncategorized

Uncategorized

Jam’iyyar ADC ta zargi shugaba Tinubu da son maida Nijeriya amfani da jam’iyya guda

Jam’iyyar ADC ta zargi shugaba Bola Ahmed Tinubu da ƙoƙarin juya Nijeriya zuwa kasa mai amfani da jam’iyya ɗaya, bayan ficewar wasu gwamnonin jihohi...

Gwamnan jihar Bayelsa Douye Diri ya fice daga jam’iyyar PDP

Gwamnan jihar Bayelsa, Douye Diri, ya bayyana cewa ya fice daga jam’iyyarsa ta PDP, sai dai bai bayyana wacce jam’iyya zai koma ba. Diri ya...

Na yafe wa duk wadanda suka ci amanar miji na – Oluremi Tinubu

Uwargidan shugaban Najeriya Sanata Oluremi Tinubu, ta ce ta yafe wa duk wani da ya ci amanar magidanta shugaba Bola Tinubu a lokacin zaben...

Fadar shugaban Nijeriya ta fitar da jerin wadanda ba za su biya haraji ba

A wata hira da aka yi da Shugaban kwamitin gyaran haraji, Mr Taiwo Oyedele a tashar Channels ranar Talata, 8 ga watan Satumba, ya...

An yi wa Joe Biden tiyatar “kansar” fata

An yi wa shugaban Amurka Joe Biden mai shekaru 82 aikin "kansar" fata, kamar yadda jaridar punch ta ruwaito. Yayin tattaunawa da kafar yada labarai...

Ana zargin ‘yar tsaron shago da satar Naira milyan 29, har ta kama wa saurayinta gidan haya a Neja – ‘Yan sanda

Rundunar ‘yan sanda ta jihar Neja ta kama wata yarinya mai shekara 23 da haihuwa, Sarah Ogbonna, bisa zargin satar kuɗi da wayoyi da...

Hukumomin Bénin na kokarin ceto mutum 44 daga cikin wani kogi bayan fadawar motar su 

Wata motar safa ta kamfanin STM na Nijar ta afka cikin cikin wani kogi a kasar Bénin a yayin da take kan hanyar...

DCL Hausa ta yaye daliban Aikin Jarida na Zamani (Kashi na Farko, 2025)

DCL Hausa na alfahari da kokarin da take na bayar da gudummawa wajen gina matasan ‘yan jarida ta hanyar shirin "Koyon Sanin Makamar Aiki"...

Most Popular

spot_img