DCL Hausa Radio
Kaitsaye
HomeUncategorized

Uncategorized

Majalisar Dokokin Kano ta musanta yunkurin tsige mataimakin gwamna

Majalisar Dokokin Jihar Kano ta karyata rahotannin da ke yawo na cewa ana shirin tsige Mataimakin Gwamnan jihar, Alhaji Aminu Abdulsalam Gwarzo, tana mai...

Rikicin PDP na ƙara zurfafa tsakanin bangaren Wike da Turaki

Tsagin PDP na Tanimu Turaki ya ɗaukaka ƙara kan rushe taron PDP na Ibadan na jam’iyyar PDP ƙarƙashin jagorancin Tsohon Ministan Harkokin Cikin Gida...

Sojoji sun amince an kitsa yunkurin juyin mulki kan Tinubu

Rundunar sojin Najeriya ta amince cewa wasu jami’anta sun kitsa yunkurin kifar da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu. A watan Oktoban shekarar da ta gabata...

Babban limamin Ilorin, jihar Kwara ya rasu yana da shekaru 75

Babban Limamin Ilorin, Sheikh Muhammad Bashir Saliu, ya rasu a Litinin din nan yana da shekaru 75, bayan fama da gajeriyar jinya a Abuja. An...

Kwankwaso ya jinjina wa rikon amana da hakurin magoya bayan darikar Kwankwasiyya

Tsohon Gwamnan Kano kuma jagoran darikar Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yaba wa magoya bayansa bisa haƙuri, juriya da biyayya da suka nuna...

Birtaniya da Faransa na duba yiwuwar haramta wa yara amfani da kafafen sada zumunta

Kasashen Faransa da Birtaniya na duba yiwuwar bin sahun Australia wajen hana yara da matasan da suka gaza shekaru 20 da haihuwa amfani da...

Bobi Wine ya yi watsi da sakamakon zaben Uganda

Hukumar zaɓe ta ƙasar Uganda ta ayyana Yoweri Museveni a matsayin wanda ya lashe zaɓen shugaban ƙasa, inda samun nasarar ta kai shi ga...

Tinubu ya umarci a tsananta bincike kan batun hallaka mata da yaranta a Kano

Shugaban Nijeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya bayar da umarnin a gudanar da cikakken bincike kan kisan wata mata, Fatima Abubakar, da ’ya’yanta shida da...

Most Popular

spot_img