DCL Hausa Radio
Kaitsaye
HomeUncategorized

Uncategorized

Babu wani jami’in gwamnatin jihar Plateau da ya zo yi mana ta’aziyyar mutanenmu da aka yi ajalinsu – Sarkin Zazzau

Mai Martaba Sarkin Zazzau, Amb Ahmed Nuhu Bamalli, ya nuna damuwarsa kan yadda babu wata tawagar jami'an gwamnati daga Jihar Plateau da ta zo...

An shiga takun-saka tsakanin wasu ‘ya’yan jam’iyyar APC na jihar Plateau

Kungiyar magoya bayan jam'iyyar APC na yankin Arewa ta tsakiyar Nijeriya ta ba shugaban jam'iyyar APC na jihar Plateau Rufus Bature wa'adin kwanaki 7...

Mun taba kin karbar tayin Naira miliya 160 don mu taimaka wa kyari zama mataimakin Obasanjo – Lamido

Tsohon gwamnan jihar Jigawa kuma tsohon sakataren jam’iyyar SDP, Sule Lamido, ya bayyana cewa shi da marigayi Abubakar Rimi sun ƙi karɓar cakin kuɗi...

Joe Biden ya kamu da nau’in ciwon daji mai tsanani na mafitsara

Tsohon shugaban kasar Amurka, Joe Biden, na fama da cutar daji wato 'cancer' wadda ta bazu zuwa cikin kasusuwansa, kamar yadda ofishinsa ya sanar. Joe...

Hukumar tace finafinai ta jihar Kano ta dakatar da haska fim din Jamilu Jiddan da Garwashi da karin wasu 20

Hukumar tace fina-finai ta Jihar Kano ta dakatar da nuna wasu manyan fina-finai masu dogon zango har guda 22. Hukumar tace fina-finai da Dab'i ta...

Flying Eagles ta sha kashi a hannun Afrika ta Kudu da ci 1-0 a wasan dab da na karshe na AFCON U-20

Kasar Afirka ta Kudu ta doke 'yan wasan Flying Eagles na Nijeriya da ci 1-0 a wasan dab da na karshe na gasar cin...

Wata budurwa ta sace kanta, ta nemi a biya kudin fansa Naira milyan 2

Wata budurwa, dalibar sakandare mai kimanin shekaru 16, ta shirya karyar sace kanta tare da neman a biya kudin fansa har Naira milyan biyu...

Bukola Saraki zai jagoranci sulhunta ‘ya’yan jam’iyyar PDP

Kungiyar gwamnonin jam’iyyar PDP tare da tsoffin gwamnonin jam’iyyar sun nada tsohon Shugaban Majalisar Dattawan Nijeriya Bukola Saraki, a matsayin shugaban kwamitin sulhu mai...

Most Popular

spot_img