DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An sake nada Dr Ngozi Okonjo-Iweala matsayin shugabar Kungiyar Cinikayya ta Duniya

-

Tsohuwar ministar kudi ta Nijeriya kuma Darakta Janar ta kungiyar cinikayya ta duniya Dr Ngozi Okonjo-Iweala, ta sake komawa kan muƙamin karo na biyu.
Wa’adin mulkin nata na wasu shekaru 4 zai soma ne daga ranar 1 ga watan Satumban 2025.
A cikin wani bayani da ta fitar wannan Jumu’a, Okonjo-Iweala ta godewa membobin kasashen 166 bisa goyon baya da amicewar da suka dora mata.
📸 World Trade Organization

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Jam’iyyar ADC a Kaduna ta kori mataimakin shugabanta da wasu ‘ya’yanta 8

Jam'iyyar hadaka ta ADC mai hamayya a Nijeriya reshen Kaduna ta kori mataimakin shugabanta na jihar tare da wasu manyan jami'anta guda takwas, bayan samun...

Hukumar FRSC ta bayyana dalilan yawan afkuwar hadura a titunan Nijeriya

Hukumar kiyaye afkuwar hadura ta Nijeriya FRSC ta bayyana cewa a mafiya yawan lokuta rashin hakuri, gudun wuce sa'a tare da karya dokokin hanya ne...

Mafi Shahara