DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Nijeriya za ta rika ba wa kasashe bashin kudi nan da 2026 – Oluremi Tinubu

-

Uwargidan shugaban Nijeriya Sanata Oluremi Tinubu ta ce nan da shekarar 2026 Nijeriya za ta rika ba wa wasu kasashen bashin kudade.

 

Google search engine

Oluremi ta bayyana haka ne a Ile-Ife da ke jihar Oyo, yayin bikin karbar sarauta ta Yeye Asiwaju Gbogbo Ile Oodua.

 

Jaridar Punch ta ruwaito Remi na cewa akwai kyakkyawan fata a gaba, tana mai jinjinawa gwamnatin Bola Tinubu, bisa ga yadda ta ce ta cimma nasarori masu tarin yawa cikin kankanin lokaci.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

CAN ta ce ba ta da masaniya kan sakin dalibai 100 a jihar Neja

Kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) ta ce har yanzu ba ta samu takamaiman bayanin hukuma game da labarin sakin dalibai 100 daga cikin waɗanda aka...

An kaddamar da kafar yaɗa labarai ta Hausa don mata zalla a Nijeriya

An kaddamar da Mata Media, kafar yaɗa labarai ta farko a Nijeriya da aka ware musamman domin mata, wacce ke aikin shirya labarai na abubuwan...

Mafi Shahara