DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Yan majalisar wakilai sun yi watsi da kudirin wa’adin mulki na shekara 6 ga shugaban kasa da gwamnoni.

-

‘Yan majalisar wakilai sun yi watsi da kudirin wa’adin mulki na shekara 6 ga shugaban kasa da gwamnoni.

Majalisar wakilai ta Nijeriya sun yi watsi da kudirin wa’adin mulki na shekara 6 ga shugaban kasa da gwamnoni da aka sake gabatarwa domin zaman karatu na biyu.

Majalisar ta yi watsi da kudurin ne a zaman ta na ranar Alhamis.

Kudirin wanda dan majalisar Ikenga Imo Ugochinyere da wasu ‘yan majalisa 33 su ka gabatar, na kuma neman a rika gudanar da zaben shugaban kasa da na gwamnoni da yan majalisa a rana daya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Rukunin farko na maniyyatan jihar Bauchi a Nijeriya, sun tashi zuwa Saudiyya- NAHCON

Hukumar aikin Hajji ta Nijeriya ta bayyana cewa maniyyata 2,520 ne daga cikin jihar Bauchi za su halarci aikin Hajjin bana na 2025 a kasar...

An saki ‘Yan jaridar Sahara FM da aka tsare a Agadez

Rahotanni daga Jamhuriyar Nijar na nuna cewa an saki ‘yan jarida uku na gidan rediyon Sahara FM da ke Agadez bayan da aka tsare su...

Mafi Shahara